Ba kada Ganduje ne a gabanmu ni da Kwankwaso ba – Shekarau
Tsohon gwamnan Jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau ya ce ba kada gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje ne a gabansu shi da Sanata Rabiu Kwankwaso ba.

Tsohon gwamnan Jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau ya ce ba kada gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje ne a gabansu shi da Sanata Rabiu Kwankwaso ba.
A makon jiya ne tsofaffin gwamnonin na Kano biyu suka gana a karon farko cikin shekaru da dama, kwanaki kadan bayan Kwankwaso ya sauya sheka daga APC zuwa PDP inda ya tarar da Shekarau.
Created at 2018-07-30 20:53:18
Back to posts
UNDER MAINTENANCE